Showing Archived Posts

Wace Manchester Eden Hazard Zai Zaba?

Posted May 28th, 2012 at 1:45 am (UTC+0)
Leave a comment

Har yanzu Eden Hazard na kungiyar Lille dake neman sabon kulob bai bayyana inda ya fi so ya dosa ba, amma masu zawarcinsa sun yi yawa, cikinsu har da kungiyoyin kwallon kafa guda biyu dake birnin Manchester: City da United. Ita ma sabuwar zakarar tamaula ta nahiyar Turai, Chelsea ta Ingila, tana cikin masu zawarcin […]

About

Shafin Tamaular Duniya

Dandalin wadanda ke sha’awa, kuma suka san abinda zasu iya fada kan kwallon kafa. Yaro ba ya wargi!!

Categories

Calendar

March 2024
M T W T F S S
« Feb    
 123
45678910
11121314151617
18192021222324
25262728293031