Showing Archived Posts

Zinedine Zidane Zai Koyar Da ‘Yan Wasan Faransa?

Posted July 4th, 2012 at 4:52 am (UTC+0)
Leave a comment

Shugaban Hukumar Kwallon kafa ta Faransa yace Zinedine Zidane yana daya daga cikin mutanen da watan watarana zasu koyar da kungiyar kwallon kafa ta kasar, amma dai a yanzu kam ba shi zai maye gurbin Laurent Blanc wanda ya ajiye wannan mukami kwanakin baya ba. Zidane yana daya daga cikin ‘yan wasan Tamaula da Faransawa […]

About

Shafin Tamaular Duniya

Dandalin wadanda ke sha’awa, kuma suka san abinda zasu iya fada kan kwallon kafa. Yaro ba ya wargi!!

Categories

Calendar

March 2024
M T W T F S S
« Feb    
 123
45678910
11121314151617
18192021222324
25262728293031