Kamar yadda duk mai karanta wannan zai iya sani, kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta yi hasarar kambun Premier League na wannan shekara a ranar karshe ta wasannin lig-lig na Ingila, a lokacin da abokiyar hamayyarta Manchester City ta tsamo kitse a wuta a kan ‘yan wasan Queens Park Rangers a watan Mayu. Amma […]
Manchester United Ce Ta Daya A Duk Fadin Duniya
Zinedine Zidane Zai Koyar Da ‘Yan Wasan Faransa?
Shugaban Hukumar Kwallon kafa ta Faransa yace Zinedine Zidane yana daya daga cikin mutanen da watan watarana zasu koyar da kungiyar kwallon kafa ta kasar, amma dai a yanzu kam ba shi zai maye gurbin Laurent Blanc wanda ya ajiye wannan mukami kwanakin baya ba. Zidane yana daya daga cikin ‘yan wasan Tamaula da Faransawa […]
Sabon Salo, Sabon Yayi
A ranar asabar 31 Maris 2012 ne kungiyar kwallon kafa ta Real Madrid ta yi kaca-kaca da kungiyar Osasuna da ci 5 da 1, a karawarsu ta wasannin lig-lig na Spain. Cristiano Ronaldo dan kasar Portugal shi ya jefa kwallaye biyu daga cikin guda biyar din. Kwallon farko, irin kwallon nan ne da ake kira […]
Zakarun Kulob-Kulob Na Turai
Yau da gobe sai Allah in ji Hausawa. A yau talata, Chelsea da Napoli, sai kuma Real Madrid da CSKA Moscow. Gobe laraba, Inter Milan da Marseille sai kuma Bayern Munich da Basel. Ga abinda na ji wasu kwararru su na fada: Napoli zata ci wasan yau talata da yake a gidanta ake yi, amma […]