Kungiyar kwallon kafa ta Chelsea ta Ingila ta sake cin moriyar lashe kofin zakarun kolob-kulob na Turaoi da ta yi kwanakin baya. A wannan karon, Gamayyar Kungiyoyin Kwallon Kafar Kasashen Turai, ta zabi Chelsea a zaman Kulob Din Turai Ta Wannan Shekara. Roberto Di Matteo ya jagoranci ‘yan wasan nasa zuwa ga nasara kan Bayern […]
Chelsea Ta Zamo Kulob Din Turai Ta Wannan Shekara
Posted September 11th, 2012 at 6:27 pm (UTC+0)
1 comment
Manchester City Ta Tsamo Kitse A Wuta
Posted May 13th, 2012 at 11:16 pm (UTC+0)
Magoya bayan kungiyar Manchester City sun fara kuka, duniya ta rikice musu ana dab da tashi daga wasan da suka yi da Queens Park Rangers a filin wasa na Etihad dake birnin Manchester. A can Sunderland kuwa, magoya bayan Manchester United sai murna suke yi, ‘yan wasansu kuma har sun fara layi su na jiran […]