Showing Archived Posts

Manchester United Ce Ta Daya A Duk Fadin Duniya

Posted July 18th, 2012 at 4:30 am (UTC+0)
Leave a comment

Kamar yadda duk mai karanta wannan zai iya sani, kungiyar kwallon kafa ta Manchester United ta yi hasarar kambun Premier League na wannan shekara a ranar karshe ta wasannin lig-lig na Ingila, a lokacin da abokiyar hamayyarta Manchester City ta tsamo kitse a wuta a kan ‘yan wasan Queens Park Rangers a watan Mayu. Amma […]

Wace Manchester Eden Hazard Zai Zaba?

Posted May 28th, 2012 at 1:45 am (UTC+0)
Leave a comment

Har yanzu Eden Hazard na kungiyar Lille dake neman sabon kulob bai bayyana inda ya fi so ya dosa ba, amma masu zawarcinsa sun yi yawa, cikinsu har da kungiyoyin kwallon kafa guda biyu dake birnin Manchester: City da United. Ita ma sabuwar zakarar tamaula ta nahiyar Turai, Chelsea ta Ingila, tana cikin masu zawarcin […]

Manchester City Ta Tsamo Kitse A Wuta

Posted May 13th, 2012 at 11:16 pm (UTC+0)
1 comment

Magoya bayan kungiyar Manchester City sun fara kuka, duniya ta rikice musu ana dab da tashi daga wasan da suka yi da Queens Park Rangers a filin wasa na Etihad dake birnin Manchester. A can Sunderland kuwa, magoya bayan Manchester United sai murna suke yi, ‘yan wasansu kuma har sun fara layi su na jiran […]

Up Yaya Toure – Sir Alex Ferguson Ma Ya Mika Wuya, Ko Kusan Hakan

Posted May 8th, 2012 at 1:36 am (UTC+0)
2 comments

Idan ba wata kaddara daga Ubangiji ba, babu abinda zai hana Manchester City doke Manchester United wajen lashe kofin wasannin lig-lig na bana a kasar Ingila. Shi kansa manajan United, Sir Alex Ferguson, cewa yayi, “watakila hannayensu biyu na kan wannan kofi a yanzu haka.” Tauraron ‘yan wasan Manchester City shi ne Yaya Toure, wanda […]

Manchester City, Zakara?

Posted May 1st, 2012 at 5:24 am (UTC+0)
5 comments

Marubucin tamaula Martin Rogers yace ba wai an nada sabon zakaran lig-lig na kasar Ingila ne a karawar da aka yi litinin a tsakanin Manchester City da Manchester United ba, amma duk wanda ya kalli wasan zai ga kamar abinda aka yi ke nan. dalili shi ne wadannan kungiyoyi biyu sune ke sama a rukunin […]

Manchester United Ta Yi Tuntube

Posted March 9th, 2012 at 8:42 pm (UTC+0)
2 comments

Kowa ya dauka cewa Manchester United zata doke Athletic Bilbao ta kasar Spain cikin sauki a karawar da suka yi ta gasar cin kofin Lig-Lig na Europa. Musamman da yake a Old Trafford aka buga wasan, inda aka ce kungiyoyi da dama su na fuskantar sanyin jiki idan sun shiga. Kamar sun shiga ramin kura! […]

Ana Farautar Kwadi Sosai A Koriya…A Dalilin Park Ji-sung Na Manchester United

Posted March 7th, 2012 at 5:14 pm (UTC+0)
10 comments

Wai me ya hada dan wasan Manchester United da kashe kwadi da ake yi yanzu sosai a kasar Koriya ta Kudu? Da alama akwai. Tun lokacin da tsohon Kyaftin na Koriya ta Kudu, kuma dan wasan tsakiya na Manchester United, Park Ji-sung, ya rubuta cikin littafin tarihin rayuwarsa a 2006 cewa lokacin da yake yaro, […]

Robin van Persie Ya Harbe ‘Yan Liverpool

Posted March 3rd, 2012 at 4:12 pm (UTC+0)
3 comments

‘Yan Liverpool sai dai kuyi hakuri yau kam, amma a gaskiya kyaftin na ‘yan Arsenal, Robin van Persie, ya burge yau, domin ya tsame musu kitse a wuta a karawar da suka yi a gidan ‘yan Liverpool din. Da farko, Laurent Koscielny yayi kuskuren jefa kwallo a ragarsu a bayan da mai tsaron gida na […]

Manchester City ko Manchester United?

Posted February 24th, 2012 at 9:22 pm (UTC+0)
5 comments

Maki biyu kadai ya raba tsakanin kungiyoyin kwallon kafa guda biyu dake sama a wasannin Premier League na Ingila, makwabtan juna kuma ‘yan gari guda Manchester City da Manchester United. Ga shi an riga an buga kimanin kashi biyu cikin uku na wasannin. A zane a takarda, sai mutum ya ga kamar Manchester United ba […]

About

Shafin Tamaular Duniya

Dandalin wadanda ke sha’awa, kuma suka san abinda zasu iya fada kan kwallon kafa. Yaro ba ya wargi!!

Categories

Calendar

March 2024
M T W T F S S
« Feb    
 123
45678910
11121314151617
18192021222324
25262728293031